Добавить новость
ru24.net
World News in Dutch
Февраль
2016

Rikici a yankin Nija Delta kamar yadda matasan Ijaw sun gargadi Shugaba Buhari

0
– Wasu matasan Ijaw suna bakin cikin domin gwamnatin tarayya ta aika masu tsaro zuwa yankin Nija Delta

– Kungiyar matasan Ijaw sun kuka wanda akwai sojojin Najeriya da yawa a Nija Delta

– Wasu matasa sun kira ga gwamnati data samu hanyoyi mai ilimi data hana matsalolin Nija Delta

Sojojin Najeriya

Wani yanke shawarar gwamnatin tarayya data tura wasu sojojin Najeriya zuwa yankin Nija Delta dasu kare bututun Man Najeriya ta kawo tsoro da matsala tsakanin yankin Nija Delta.

Kungiyar Matasan Ijaw ta duniya suke bata fuska akan hakan inda suka cewa bai kyau ba.

Jaridar Daily Post ta ruwaito wanda wata kungiya ta bayyana kasancewar sojojin Najeriya da masu tsaro a yankin ba zata hana satar Mai, sace-sacen mutane, halin rushewar bututun Mai da halin laifuka dabam dabam a can. Sunce wanda wasu hanyoyi dukka zasu matsaloli da yawa ne.

A jiya Alhamis 18, ga watan Faburairu ne kungiyar matasan Ijaw sun saki takadar daga wani jami’i mai hudda da jama’a na wata kungiya mai suna Eric Omare. Omare ya jadada wanda kungiyar IYC ta nema wanda wasu masu tsaro da yan kwangila da kuma wasu ma’aikata a kamfanonin Mai suke halarci a satar Mai wanda take cigaba a yankin Nija Delta.

The post Rikici a yankin Nija Delta kamar yadda matasan Ijaw sun gargadi Shugaba Buhari appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus
















Музыкальные новости




























Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса