Nasara kamar yadda sojin Najeriya sun kashe dan ta’addan Boko Haram mafi so (Hotuna)
– Sojin kasa sun kashe wani dan ta’addan Boko Haram mafi so da kuma shugaban yan kungiyar Boko Haram
– Sauran yan kungiyar Boko Haram sun tsere da raunukan bindigogi
– Sojojin Najeriya sun kuma sun karba abinci da makamai daga yan ta’addan Boko Haram
KU KARANTA KUMA: Afirika ta Kudu ta samu babbar hanyoyi akan Boko Haram
Hukumar sojojin kasa sun samu nasara kan yan kungiyar Boko Haram a jiya, Alhamis 10, ga watan Maris a yakin ta’addanci, inda sun kashe wani dan ta’addan Boko Haram mafi so.
Wani mukaddashin Daraktar hukumar sojojin Najeriya akan hudda da jama’a, mai suna Kanar Sani Kukasheka Usman, ya bayyana wanda, sojin daga 7 Multinational Joint Task Force Brigade Quick Response Group (QRG) a garin Baga da sojojin 118 Task Force Bataliyan, sun kashe wani dan kungiyar Boko Haram mara suna a wurin Daban Masara.
Wani wuri ne yan ta’addan Boko Haram suke yi da kawo iri-irin abubuwa masu cuta. Wani dan ta’addan Boko Haram mafi so, yana cikin yan kungiyar Boko Haram guda 100, wadanda hukumar soji suke so kama. Yana lambar 95 a sunayen 100. Ya samu rauni inda sojin sun fuskantar yan ta’addan.
Amma, wani shugaban yan ta’addan mafi so, ya rasu a tashar soji, inda yake samu lura a Asibitin sojoji.
Ga hotunan a kasa:
The post Nasara kamar yadda sojin Najeriya sun kashe dan ta’addan Boko Haram mafi so (Hotuna) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.