Saboda goyon bayan Shugaba Buhari, ku karanta abinda Gwamna Wike yake so daga jam’iyyar APC
– Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) take amsawa kan wani takardar suna shushuta daga Gwamnan jihar Rivers mai suna Barista Nyesom Wike
– Gwamna Wike ya kira ga jam’iyyar APC data yabawa shi saboda goyon bayan Shugaba Muhammadu Buhari
– Wani gwamnan jihar Rivers ya bayyana wanda yake bi zambobin Shugaban Najeriya
KU KARANTA KUMA: APC sunyi wani babbar zargin da Gwamna Wike
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers
Wata jam’iyya mai suna jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta jihar Rivers ta zarge akan magana mai suna shushuta wanda take fitowa daga Gwamna Nyesom Wike da yan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta jihar Rivers.
Gwamna Wike ya gaya ma yan jam’iyyar PDP, dasu kare yan jam’iyyar APC, daga kaman daga masu tsaro, kafin zaben majalisar jihar Rivers mai zuwa. Wani gwamnan jihar Rivers yace wanda, jam’iyyar APC suke so samu taimoko daga hukumar masu tsaro dasu yi magudin zabe a zaben.
Amma, a takardar wanda wani jami’i mai hudda da jama’a na jam’iyyar APC mai suna, Senibo Chris Finebone, ya shawarci ma yan jihar Rivers, dasu manta da umurnin gwamnan, domin yake so rikici tsakanin hukumar masu tsaro da yan jihar Rivers.
A wannan bangaren, jaridar The Punch ta ruwaito wanda, Gwamna Wike ya musanta zargin jam’iyyar APC. Yace wanda, yake bi zambobin Shugaba Buhari akan zabe mai sahihanci a idanun.
The post Saboda goyon bayan Shugaba Buhari, ku karanta abinda Gwamna Wike yake so daga jam’iyyar APC appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.