Добавить новость
ru24.net
World News in Dutch
Март
2016

Babbar wutar ta cinye ofishin Babban Bankin Najeriya, mutane da yawa sun rasu (Hotuna)

0

– Bayar da rahoto wanda akwai wani fashewa wanda ta fara wutar a ofishin Babban Bankin Najeriya a Calabar, wani birnin jihar Cross River

– Ana jin tsoro wanda mutane da yawa sun rasa rayuwar su

– Wasu ma’aikatar hukumar suke fuskantar wutar sun kashe wani babbar wutar inda mutane, wadanda sun raunata suke samu lura a Asibitoci

Wani bayani take fitowa daga ma’aikatar ofishin Babban Bankin Najeriya, ta bayyana wanda, wani babbar wutar ta cinye gidajen bankin, inda mutane da yawa sun mutu. Kuma, mutane da yawa, sun raunata.

KU KARANTA KUMA:

Amma, wasu mutane sun bayyana wanda dalilin wutar, ta auku saboda gas silinda, wanda ta fashe.

Jaridar The Nation ta ruwaito wanda, ma’aikata daga hukumomin sojojin ruwa da sojin kasa da yan sanda da sauran hukumomin masu tsaro sun a wani ofishin. An bayyana wanda, wani wuta ta hallaka iri-irin abubuwa.

Wasu mutane a Calabar wadanda suke gano inda fashewar ta auku

A gaban Asibiti wanda sunkawo mutane wadanda sun raunata

Wasu motocin hukumar ma’aikatar wadanda suke fuskanci babbar wutar

A ofishin wani Babban Bankin Najeriya a jihar Cross River

The post Babbar wutar ta cinye ofishin Babban Bankin Najeriya, mutane da yawa sun rasu (Hotuna) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus
















Музыкальные новости




























Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса