Shugaba Buhari mutum mai kyau ne, yana yi ya fi kyau – Dan majalisar jam’iyyar PDP
– Wani dan majalisar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), mai suna Honarabul Hakeem Sokunle, ya bayyana wanda, kasar Najeriya take fuskanci kalubale dabam dabam yanzu, amma yana da imani wanda lokaci mai yau bai nisa ba
– Wani dan majalisar jam’iyyar PDP, ya maganta wanda ba zaya kawo matsaloli zuwa gwamnatin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ba, saboda shi dan jam’iyyar adawa ne
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
Wani dan majalisar jam’iyyar PDP, wanda yake wakiltar mazabartar Oshodi-Isolo 1, a majalisar jihar Legas, mai suna Hakeem Sokunle, yace wanda, Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yake yi kokari dukka, daya gyra tattalin arzikin Najeriya, wanda ta koma baya.
KU KARANTA KUMA: Dike ya shawarci ma yan Biafra da goyan bayan Buhari
A hira da jaridar NAIJ.com, Sokunle, ya bayyana wanda, a yanzu, yan Najeriya suke sha wiya, amma, yana da imani wanda, lokaci mai kyau, yana da kusa.
Honarabul Hakeem Sokunle, wani dan majalisar jam’iyyar PDP daga mazabartar Oshodi-Isolo 1 a majalisar jihar Legas
Inda yake maganta akan shugaban kasan, yace wanda, yana da kyau. Yana yi ya fi kyau. Idan, kowa yana da hankuri, lokaci mai yau, bai nisa ba. Kuma, ya bayyana wanda, shi dan jam’iyyar adawa ne, amma, ba zai hana cigaban jihar Legas.
The post Shugaba Buhari mutum mai kyau ne, yana yi ya fi kyau – Dan majalisar jam’iyyar PDP appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.