Добавить новость
ru24.net
World News in Dutch
Март
2016

Shugaba Buhari zaya tafi Malabo

0

– Shugaban kasa Muhammadu Buhari zaya tafi Malabo

– Zaya tattauna da shugaba Nguema

– Zasu sanya ma yarjejeniya tsakanin kasashen 2 hannu

Shugaban kasa Muhammadu Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari za yayi tafiya daga Najeriya inda zaya tafi Malabo, babban birnin kasar Equatorial Guinea. Shugaban kasar za yayi wannan tafiya ne a ranar Litinin 14 ga watan Maris. A cewar Femi Adesina.

KU KARANTA:  

Shugaban kasar zaya samu tattaunawa da shugaban kasar Guinea, Obiang Nguema Mbosogo domin a samu yarjejeniya akan sha’anin tsaro. A shekarar data wuce ya kamata ace kasashen ECOWAS dana ECCAS ya kamata ace sunyi taron, amma saboda zaben Najeriya ya sanya aka daga taron.

Ana sa ran shugaban kasa Buhari da Shugaba Nguema zasu sanya hannu akan kara satar mai daga Nija Delta. hada yan sanda masu kula da iyakar ruwa ta kasashen guda 2, da kuma hana satar fahimta tsakanin kasashen 2.

Babban muhimmin abu da za’a tattauna a taron shine hana yan ta’adda shia yankunan guda 2 da kuma hada gwiwa domin kawo karshen ta’addanci ga yankunan guda 2.

KU KARANTA:  

Shugaba Buhari zaya samu rakiya daga Ministan tsaro, Mansur Dan Ali mai, Mai ba shugaban kasa shawara akan tsaro, Babagana Munguno, da sauran jami’an gwamnati. Ana sa ran a ranar Talata shugaban kasa zaya dawo

 

The post Shugaba Buhari zaya tafi Malabo appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus
















Музыкальные новости




























Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса