Добавить новость
ru24.net
World News in Dutch
Октябрь
2016

Buhari ya amince in nemi auren Zahra – Inji wani Saurayi

0

 A ranar Alhamis 29 ga watan Satumba ne wani mutum dan kasar Laberiya mai shekaru 29 ya bayyana niyyar sa na neman auren yarin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Zahra Buhari.

Jabateh tare da matarsa

Mutumin mai suna Mike Khailelu Jabateh ya bayyana wannan labari ne a shafinsa na Facebook inda ya daura hotonsa mai taken “ba sai naje kasar Amurka zan more rayuwana ba. Wasu na ganin idan mutum na rayuwa a Afirka a wahale yake. Nagode ma Allah daya sa akwai alaka tsakanina da yarinyar shugaba Buhari.”

Jabateh ya cigaba da zumudin soyayyar Zahra inda ya daura hotunan sa tare da matarsa, su kuma ya musu take “zan saki mata ta yar kasar Guinea don na auri Zahra Buhari, gwanda in sake tad a in cigaba da zama cikin bacin rai.”

Sai dai ma’abota shakuna Facebook da dama suna ganin mutumin zautacce ne.

KU KARANTA: EFCC ta sanya ranar gurfanar da Fani-Kayode gaban kuliya

Jabateh ya bayyana ma NAIJ.com cewa “dukkanin wadanda suke shakkar batu na yayin da nake kokarin ganin an bani daman neman auren yarinyar shugaban kasar Najeriya Zahra Buhari zasu sha mamaki, don kuwa a yanzu shugaba Buhari ya gayyace ni don bayyana ma Zahra soyayyata da kuma gudanar da sigar neman auren kyakkyawan budurwata, son kowa kin wanda ya rasa.

Ga sakon daya aike nan:

Jama’a ku taimaki dan saurayin da shawara, ya farka daga mafarkinsa!
https://www.youtube.com/channel/UC7L13rqGRq4sPmbiPtKji9g

The post Buhari ya amince in nemi auren Zahra – Inji wani Saurayi appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus
















Музыкальные новости




























Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса