Добавить новость
ru24.net
World News in Dutch
Ноябрь
2016

Jihohi 33 da su kasa biyan Albashin ma’aikata

0

– BudgIT, wata kungiyar fafutuka sunyi amfani da ilimin fasaha wajen gudanar da bincike da kuma tabbatar da cewa anyi abin da yakamata.

– A shekarar 2015, kugiyar ta saki jihohi 19 da suka kasa biyan ma’aikata albashi, amma yanzu abun ya tashi zuwa jihohi 33.

Ga sunayen jihohin da suke wahala kafin su biya albashi

  1. Akwa Ibom
  2. Bayelsa
  3. Oyo
  4. Osun
  5. Ogun
  6. Flato
  7. Delta
  8. Kwara
  9. Adamawa
  10. Abia
  11. Benue
  12. Bauchi
  13. Jigawa
  14. Kano
  15. Cross River
  16. Kogi
  17. Imo
  18. Ondo
  19. Nassarawa
  20. Yobe
  21. Kaduna
  22. Ekiti
  23. Sokoto
  24. Borno
  25. Taraba

Ga jihohin da suka biya wani bangare amma basu gama biya ba :

KU KARANTA: Hukumar JAMB ta kawo abin farin ciki

  1. Zamfara
  2. Gombe
  3. Anambra
  4. Neja
  5. Katsina,
  6. Ebonyi
  7. Edo
  8. Kebbi

Amma ga jihohin da suka iya biya nan:

  1. Legas
  2. Ribas
  3. Enugu

A bangare guda, kakakin majalisan wakilai,Yakubu Dogara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya zata dawo da N20billion ga kowani jiha akan ayyukan gwamnatin tarayyan da suka yi.

Ku biyomu a shafinmu ta Tuwita: @naijcomhausa

The post Jihohi 33 da su kasa biyan Albashin ma’aikata appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus
















Музыкальные новости




























Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса