Добавить новость
ru24.net
Все новости
Декабрь
2015

BOKO HARAM: Soji Sun Kashe Yan Ta’adda 100, Sun Ceta Garkuwa 900

0

Wani labari tana fitowa daga sojojin Najeriya da ministrin tsaro ta bayyana wanda sojojin kasar Kamaru sun ceta mutane wadanda aka yi garkuwa da su 900 da kuma sun kashe yan ta’adda 100 a iyakar Najeriya.

Yan ta’addan Boko Haram

Wani jami’i mai hudda da jama’a na sojojin Kamaru, Kanar Didier Badjeck yace: “A lokacin yaki da yan ta’adda, mun kashe yan kungiyar Boko Haram sama da 100. Sannan, mun ceta mutane wadanda aka yi garkuwa da su 900.”

Sannan kuma, an kira wanna lambar a bayani kadan a Talabjin ta jihar, kamar yadda sojojin suka yi wani aiki da taimako daga sojoji masu karshen yan ta’adda a Yankin.

Mutane wanda aka yi garkuwa da su

Jaridar Associated Press ta ruwaito wanda yan bindigan kamar sun tafi daga kasar Najeriya da kai hari wani gari a iyakar Najeriya.

Amma Jaridar Reuters ta ruwaito wanda Kamaru, manufar yan ta’adda sun kai hari sosai ne. Domin haka, sojojin daga Chad, Jamhuriyyar Nija, Najeriya, Kamaru da Jamhuriyyar Benin sun tari sojoji 8,700 da samu nasara kan yan Boko Haram.

The post BOKO HARAM: Soji Sun Kashe Yan Ta’adda 100, Sun Ceta Garkuwa 900 appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.




Moscow.media
Частные объявления сегодня





Rss.plus




Спорт в России и мире

Новости спорта


Новости тенниса
Елена Рыбакина

Автор уникального достижения высказалась о победе над Рыбакиной






Кадышева, Жуков и Расторгуев: опубликован список топовых российских артистов

Звание почётного гражданина Казани получат 59 ветеранов

Московское УФАС возбудило дела из-за цен на воду во Внуково

Минское «Динамо» разгромило московское со счётом 5:0 в матче КХЛ