Wani Dan Majalisa Ya Roki Yan Bayelsa Su Zabi PDP
Wani dan majalisa mai suna Tajudeen Ojo ya bukaci mutanen jihar Bayelsa da su fito kansu da kwarkwatar su domin su zabi jam’iyyar PDP.
A wata Sanata daya bada a ranar Alhamis 3 ga watan Disamba, dan majalisa ya shawarci mutanen jihar su zabi Gwamna Seriake Dickson domin ya cigaba da abubuwan da Goodluck Jonathan ya fara, jaridar Daily Post ta ruwaito.
Yace: “Al’ummar wanna. Kasa mai albarka, ku zabi PDP domin ku cigaba sa samun alherinsa da aka riga aka kafa.
“Lokacin zabe lokaci me da akeyi ma mutane alkawurran. Amma ana yima wadannan alkawurran shari’ar akan abunda mutum ya riga yayi ne.”
A gobe Asabar 5 ga watan Disamba me za’ayi zabe a jihar Bayelsa. Gwamna Dickson mai ci yanzu shima yana takarar jimawa karo na biyu. Yakin neman zabi yayi karfi sosai.
A wannan makon ne aka kashe wani jigon Jam’iyyar APC a jihar. Hakan ya kara ma yakin neman zaben zafi.
The post Wani Dan Majalisa Ya Roki Yan Bayelsa Su Zabi PDP appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.