BABBAR MATSALA: Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 1,500
Wani sabon bincike ta bayyana wanda sojojin Najeriya da masu goyi bayan sojin Najeriya sun tare yan ta’addan Boko Haram, amma har yanzu kungiyar tana da cuta. An rahoto wanda yan Boko Haram sun kashe mutane 1,500 a karkashin watanni 6.
Yan kungiyar Boko Haram
Jaridar The Associated Press (AP) ta ruwaito wanda wata kungiyar, ta fadi da dauki sauran filin Arewa Maso Gabash a sauran watanni da suka wuce. Amma, a yanzu ta cigaba da tashi bam. Akan wanna sakamako, yan ta’addan, hadari ne na yan gari kamar yadda suka kai hari da dauki garuruwa da kauyuka.
Jaridar AP tace: “A watanni 6 da suka wuce, yan Boko Haram sun kashe kusa da mutane 1,500.”
A shekara daya sauran kadan da ya wuce, yan bindigan sun sarrafawa yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya kamar gimra kasar Belgium.
The post BABBAR MATSALA: Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 1,500 appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.