MATSALA: Yan Siyasa 5,000 Sun Bar Jam’iyyar PDP Na Jam’iyyar APC
A Talata 29, ga watan Disamba, jaridar Leadership ta ruwaito wanda yan siyasa sama da 5,ooo a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta jihar Akwa Ibom a karamar hukumar Obot Akara sun bar jam’iyyar PDP na jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Tutar jam’iyyar APC da tutar jam’iyyar PDP
Wani shugaban yan siyasa a garin da kuma tsohon dan majalisar wakilai, Abom Tony Esu inda yake yi magana a bikin, farkon ya godiya mutanen Obot Akara, Ikot Ekpene da Essien domin sun “gano gaskiya kuma sun dauki haske.”
Abom Tony Esu ya bayyana wanda kamar yadda tsofaffin yan jam’iyyar PDP sun bar jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC, kamar yadda hanya zuwa yancin kai ne.
Wani ciyaman jam’iyyar APC na yankin Akwa Ibom ta Arewa Maso Yamma, Sir Kufre Inyangette inda yake maraba tsohuwar yan jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC, ya godiya su “na gano hasken ceto.”
Wani ciyaman ya tabbatar su akan daidai da adalci na su kamar sun tare da iyali zaya ceta jihar Akwa Ibom.
Ya bayyana wanda jam’iyyar APC, jam’iyyar bata raba kudi na mutane ne, inda zata manta da Talakawa. Yace wanda jam’iyyar APC zata tabbatar wanda bukatar mutane shine na farko a gwamnatin canji.
Tsofaffin yan jam’iyyar PDP sunyi alkwari dasu goyi bayan dan takarar jam’iyyar APC a zaben gwamna, Cif Umana Umana da Barista Mbeh da sauran yan takarar APC a jihar Akwa Ibom.
The post MATSALA: Yan Siyasa 5,000 Sun Bar Jam’iyyar PDP Na Jam’iyyar APC appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
